An tilasta shi kwasar kashi bayan da aka kama yi yana yinta a wata lambu dake kasar Ghana
Wani dan kasar China dake zaune a Ghana ya gamu da fushin al'umma inda suka tilasta shi wajen kwasan kashin da yayi a wata lambu.
Mutanen sun kama shi a daidai sanda yake kashin. Kamar yadda za'a gani a cikin wani faifan bidiyo da ya mamaye kafafen sada zumunta, dan canan ya nemi afuwar wadanda suka tsare shi.
DuniyarHausa
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta DuniyarHausa .com a wayarku ta hannu:



No comments:
Post a Comment